13
“In da na danne wa bayina maza da mata hakkinsu, sa’ad da suke da damuwa da ni,
14
me zan yi lokacin da Allah ya tuhume ni? Me zan ce lokacin da ya tambaye ni?
15
Shi wanda ya yi ni a cikin uwata ba shi ne ya yi su ba? Ba shi ne ya yi mu a cikin uwayenmu ba?