Skip to content
Ayuba 31:13-14

Ayuba 31:13-14

13
“In da na danne wa bayina maza da mata hakkinsu, sa’ad da suke da damuwa da ni,
14
me zan yi lokacin da Allah ya tuhume ni? Me zan ce lokacin da ya tambaye ni?
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options