- English
- King James KJV
- Complete Jewish CJB
- World English WEBM
- Berean Standard BSB
- American Standard ASV
- Geneva GNV
- Young's Literal YLT
- Douay-Rheims DRC
- International
- Shqip ALB
- العربية SVD
- বাংলা BN-IRV
- မြန်မာ Judson
- 简体文 CUV-S
- 繁體中文 CUV-T
- Čeština BKR
- Nederlands STVE
- Français LSG
- Deutsch SCH
- Ελληνικά Vamvas
- ગુજરાતી GU-IRV
- Hausa HCB
- עברית Hebrew
- हिन्दी HCV
- Magyar KAROLI
- Bahasa Indonesia INDO-TB
- Italiano Diodati
- 日本語 Kougo
- 한국어 Korean
- മലയാളം MAL
- मराठी MRCV
- Norsk DNB
- فارسی OPV
- Polski BG
- Português Almeida
- Română Cornilescu
- Русский Synodal
- Español RVG
- Kiswahili Neno
- Svenska SV1917
- Tagalog TAG-ADB
- தமிழ் TCV
- తెలుగు TSA
- ภาษาไทย THAI-KJV
- Українська Ohienko
- Tiếng Việt CADMAN
- Yorùbá YCB
Allah kaɗai ya san hanyar hikima
Ayuba 28:20-27
20
“To, daga ina ke nan hikima ta fito? Ina fahimta take zama?
21
An ɓoye ta daga idanun kowane abu mai rai, har tsuntsayen sararin sama ma an ɓoye masu ita.
22
Hallaka da mutuwa suna cewa, ‘Jita-jitarta kaɗai muke ji.’
23
Allah ya gane hanyar zuwa wurinta. Shi ne kaɗai ya san inda take zama,
24
Gama yana ganin iyakar duniya kuma yana ganin duk abin da yake ƙarƙashin sama.
25
Lokacin da ya yi iska ya sa ta hura, ya kuma auna ruwaye.
26
Lokacin da ya yi wa ruwan sama doka da kuma hanya domin walƙiya,
27
sai ya dubi hikima ya auna ta; ya tabbatar da ita, ya gwada ta.
Settings