Skip to content
Ayuba 25:4-6

Rashin tsarkin ’yan Adam

Ayuba 25:4-6
4
Ta yaya mutum zai iya zama mai adalci a gaban Allah? Ta yaya mutumin da mace ta haifa zai zama mai tsarki?
5
In har wata da taurari ba su da tsarki a idanunsa,
6
mutum fa? Ai, wannan tsutsa ne, ɗan ƙwaro kawai. Me mutum ya daɗa a gaban Allah!”
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options