Skip to content
Ayuba 26:1-4

Ayuba 26:1-4

1
Sai Ayuba ya amsa,
2
“Yadda ka taimaki marar ƙarfi! Yadda ka ceci marar ƙarfi!
3
Ka ba marar hikima shawara! Ka nuna kana da ilimi sosai.
4
Wane ne ya taimake ka ka yi waɗannan maganganu? Kuma ruhun wane ne ya yi magana ta bakinka?
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options