Skip to content
Ayuba 22:6-9

Ayuba 22:6-9

6
Ka sa ɗan’uwanka yă biya ka bashin da kake binsa ba dalili; ka ƙwace wa mutanen rigunansu ka bar su tsirara.
7
Ba ka ba masu jin ƙishirwa su sha ba kuma ka hana wa masu jin yunwa abinci su ci.
8
Ko da yake kai mai ƙarfi ne, ka mallaki ƙasa, mutum mai martaba kuma, kana zama cikin ƙasarka.
9
Ka kori gwauraye hannu wofi, ka kuma karya ƙarfin marayu.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options