Skip to content
Ayuba 20:10-13

Ayuba 20:10-13

10
Dole ’ya’yansa su mayar wa matalauta abin da ya kamata; dole hannuwansa su mayar da dukiyarsa.
11
Jin ƙarfi da ya cika ƙasusuwansa zai kwantar da shi a cikin ƙura.
12
“Ko da yake mugunta tana da daɗi a bakinsa kuma yana ɓoye ta a harshensa,
13
ko da yake ba zai iya rabuwa da ita ba, yana kuma ajiye ta a bakinsa,
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options