Ayuba 19:25-27
25
Na san wanda zai fanshe ni yana nan da rai, kuma a ƙarshe zai tsaya a kan duniya.
26
Kuma bayan an hallaka fatata, duk da haka a cikin jiki zan ga Allah.
27
Zan gan shi da kaina da idanuna, Ni, ba wani ba ne. Zuciyata ta cika da wannan tunani!