Skip to content
Ayuba 19:25-26

Ayuba 19:25-26

25
Na san wanda zai fanshe ni yana nan da rai, kuma a ƙarshe zai tsaya a kan duniya.
26
Kuma bayan an hallaka fatata, duk da haka a cikin jiki zan ga Allah.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options