Skip to content
Ayuba 19:21-22

Ayuba 19:21-22

21
“Ku tausaya mini, abokaina, ku ji tausayina, gama hannun Allah ya sauko a kaina.
22
Don me kuke fafarata kamar yadda Allah yake yi? Ba ku gaji da yagar fatata ba?
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options