Skip to content
Ayuba 16:6-7

Ayuba 16:6-7

6
“Duk da haka in na yi magana, ba na samun sauƙi; in ma na yi shiru zafin ba ya tafiya.
7
Ba shakka ya Allah ka gajiyar da ni; ka ɓata gidana gaba ɗaya.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options