Skip to content
Ayuba 16:17-22

Ayuba 16:17-22

17
duk da haka hannuwana ba su aikata ɓarna ba kuma addu’ata mai tsabta ce.
18
“Ya duniya, kada ki ɓoye jinina; bari yă yi kuka a madadina!
19
Ko yanzu haka shaidata tana sama; wanda zai tsaya mini yana sama.
20
Shi mai yin roƙo a madadina abokina ne yayinda nake kuka ga Allah;
21
a madadin mutum ya yi roƙo ga Allah kamar yadda mutum yakan yi roƙo domin abokinsa.
22
“Shekaru kaɗan suka rage in kama hanyar da ba a komawa.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options