Skip to content
Ayuba 16:19-21

Ayuba 16:19-21

19
Ko yanzu haka shaidata tana sama; wanda zai tsaya mini yana sama.
20
Shi mai yin roƙo a madadina abokina ne yayinda nake kuka ga Allah;
21
a madadin mutum ya yi roƙo ga Allah kamar yadda mutum yakan yi roƙo domin abokinsa.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options