Skip to content
Ayuba 16:11-14

Ayuba 16:11-14

11
Allah ya bashe ni ga mugayen mutane, ya jefa ni hannun mugaye.
12
Dā ina zamana lafiya kome yana tafiya daidai; amma ya ragargaza ni; ya shaƙe ni a wuya; ya murƙushe ni na zama abin barata gare shi;
13
maharbansa sun kewaye ni. Ba tausayi, ya soke ni a ƙodata har jini ya zuba a ƙasa.
14
Ya ji mini rauni a kai a kai ya auko mini kamar mai yaƙi.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options