Skip to content
Ayuba 15:2-6

Ayuba 15:2-6

2
“Mutum mai hikima zai amsa da surutai marasa kan gado ko yă cika cikinsa da iskar gabas?
3
Ko zai yi gardama da maganganun wofi maganganu marasa amfani?
4
Amma ka ma rena Allah ka hana a yi addu’a gare shi.
5
Zunubanka ne suke gaya maka abin da za ka ce; kana magana kamar mai wayo.
6
Bakinka zai kai ka yă baro, ba nawa ba; maganar bakinka za tă juya a kanka.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options