Skip to content
Ayuba 15:17-18

Ayuba 15:17-18

17
“Ka saurare ni, zan kuma yi maka bayani; bari in gaya maka abin da na gani,
18
abin da masu hikima suka ce, ba tare da sun ɓoye wani abu da suka samu daga wurin iyayensu ba
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options