Tsallake zuwa abun ciki
Irmiya 50:33-34

Mai fansar Isra’ila

Irmiya 50:33-34
33
Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki yana cewa, “An danne mutanen Isra’ila, haka ma mutanen Yahuda. Dukan waɗanda suka kama su suna riƙe su kankan, suna kin barinsu su tafi.
34
Duk da haka Mai Fansarsu yana da ƙarfi; Ubangiji Maɗaukaki ne sunansa. Zai kāre muradunsu gabagadi don yă kawo hutu ga ƙasarsu, amma rashin hutu ga waɗanda suke zaune a Babilon.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options