Skip to content
Irmiya 32:9-10

Irmiya 32:9-10

9
saboda haka sai na saye filin a Anatot daga hannun Hananel yaron ɗan’uwan mahaifina na kuma auna masa shekel goma sha bakwai na azurfa.
10
Na sa hannu a takarda, na buga hatimi na liƙe, na sami shaidu na kuwa auna shekel a ma’auni.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options