Tsallake zuwa abun ciki
Irmiya 19:14-15

Annabci na ƙarshe a harabar haikali

Irmiya 19:14-15
14
Sa’an nan Irmiya ya komo daga Tofet, inda Ubangiji ya aike shi don yă yi annabci, ya tsaya a filin haikalin Ubangiji ya ce wa mutane duka,
15
“Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki, Allah na Isra’ila, yana cewa, ‘Ku saurara! Zan kawo wa wannan birni da ƙauyukan da suke kewayensa kowace masifar da na furta a kansu, domin sun yi taurinkai, ba su kuwa saurari maganata ba.’ ”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options