Tsallake zuwa abun ciki
Irmiya 16:19-21

Sanin Allah na gaskiya

Irmiya 16:19-21
19
Ya Ubangiji, ƙarfina da katangana, mafakata a lokacin damuwa, gare ka al’ummai za su zo daga iyakokin duniya su ce, “Kakanninmu ba su mallaki kome ba sai allolin ƙarya, gumakan banza da ba su yi musu amfani ba.
20
Mutane kan yi allolinsu ne? I, amma waɗannan ba alloli ba ne!”
21
“Saboda haka zan koya musu a wannan lokaci zan koya musu ikona da ƙarfina. Sa’an nan za su sani cewa sunana Ubangiji ne.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options