Tsallake zuwa abun ciki
Irmiya 16:14-15

Alkawarin sabuntawa a nan gaba

Irmiya 16:14-15
14
“Amma fa, kwanaki suna zuwa,” in ji Ubangiji, “da mutane ba za su ƙara cewa, ‘Muddin Ubangiji yana raye, wanda ya fitar da Isra’ilawa daga Masar,’
15
amma za su ce, ‘Muddin Ubangiji yana raye, wanda ya fitar da Isra’ilawa daga ƙasar arewa da kuma daga dukan ƙasashe da ya kora su.’ Gama zan komo da su zuwa ƙasar da na ba wa kakanninsu.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options