Tsallake zuwa abun ciki
Yaƙub 1:26-27

Ma’anar Addini na Gaskiya

Yaƙub 1:26-27
26
In wani ya ɗauki kansa mai addini ne duk da haka bai ƙame harshensa ba, ruɗin kansa yake yi addininsa kuwa banza ne.
27
Addinin da Allah Ubanmu ya yarda da shi a matsayin mai tsabta da kuma marar aibi shi ne, a kula da marayu da gwauraye cikin damuwoyinsu, a kuma kiyaye kai daga lalacin da duniya take sa wa.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options