پرش به محتوا
Ishaya 49:13-14

Ishaya 49:13-14

13
Ku yi sowa don farin ciki, ya ku sammai; ki yi farin ciki, ya ke duniya; ku ɓarke da waƙa, ya ku duwatsu! Gama Ubangiji ya ta’azantar da mutanensa zai kuma ji tausayin mutanensa da suke shan wahala.
14
Amma Sihiyona ta ce, “Ubangiji ya yashe ni, Ubangiji ya manta da ni.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options