Skip to content
Ishaya 49:14-16

Ishaya 49:14-16

14
Amma Sihiyona ta ce, “Ubangiji ya yashe ni, Ubangiji ya manta da ni.”
15
“Yana yiwuwa mahaifiya ta manta da jariri a ƙirjinta ta kuma kāsa nuna tausayi ga yaron da ta haifa? Mai yiwuwa ta manta, amma ba zan taɓa manta da ke ba!
16
Duba, na zāna ki a tafin hannuwana; katangarki kullum suna a gabana.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options