Tsallake zuwa abun ciki
Ishaya 40:27-28

Tabbaci ga Isra’ila mai gajiya

Ishaya 40:27-28
27
Ya Yaƙub, ya Isra’ila, me ya sa kake ce kana kuma gunaguni cewa, “Hanyata tana a ɓoye daga Ubangiji; Allah bai kula da abin da yake damuna ba”?
28
Ba ku sani ba? Ba ku ji ba? Ubangiji madawwamin Allah ne, Mahaliccin iyakokin duniya. Ba zai taɓa gaji ko yă kasala ba, kuma fahimtarsa ya wuce gaban ganewar mutum.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options