Skip to content
Ishaya 38:4-6

Ishaya 38:4-6

4
Sai maganar Ubangiji ta zo wa Ishaya cewa,
5
“Ka tafi ka faɗa wa Hezekiya, ‘Ga abin da Ubangiji Allah na kakanka Dawuda, ya ce na ji addu’arka na kuma ga hawayenka; zan ƙara maka shekaru goma sha biyar ga rayuwarka.
6
Zan kuwa cece ka da wannan birni daga hannun sarkin Assuriya. Zan kiyaye wannan birni.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options