Skip to content
Ishaya 11:1-2

Ishaya 11:1-2

1
Toho zai fito daga kututturen Yesse; daga saiwarsa Reshe zai ba da ’ya’ya.
2
Ruhun Ubangiji zai kasance a kansa, Ruhun hikima da na fahimta, Ruhun shawara da na iko, Ruhun sani da na tsoron Ubangiji,
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options