Skip to content
Hosiya 9:16-17

Hosiya 9:16-17

16
An ka da Efraim, saiwarsu ta bushe, ba sa ba da amfani. Ko da sun haifi ’ya’ya zan kashe waɗanda suka fi ƙauna.”
17
Allahna zai ƙi su saboda ba su yi masa biyayya ba; za su zama masu yawo a cikin al’ummai.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options