Skip to content
Hosiya 5:1-3

Hosiya 5:1-3

1
“Ku ji wannan, ku firistoci! Ku kasa kunne, ku Isra’ilawa! Ku saurara, ya ku gidan sarauta! Wannan hukunci yana a kanku, kun zama tarko a Mizfa, ragar da aka shimfiɗa a kan Tabor.
2
’Yan tawaye sun yi zurfi cikin kisan gilla. Zan hore su duka.
3
Na san Efraim ƙaf; Isra’ila ba a ɓoye take a gare ni ba. Efraim, yanzu ka juya ka shiga karuwanci; Isra’ila ta lalace.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options