Skip to content
Hosiya 2:16-17

Hosiya 2:16-17

16
“A waccan rana,” in ji Ubangiji, “za ki ce da ni ‘mijina’; ba za ki ƙara ce ni ‘maigidana’ ba.
17
Zan cire sunayen Ba’al daga leɓunanta; ba za a ƙara kira sunayensu ba.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options