Skip to content
Ibraniyawa 13:15-16

Ibraniyawa 13:15-16

15
Saboda haka, ta wurin Yesu, bari mu ci gaba da miƙa hadaya ta yabo ga Allah, yabon leɓuna da yake shaidar sunansa.
16
Kada kuma ku manta yin aikin nagari da kuma taimakon waɗansu, gama da irin waɗannan hadayu ne Allah yake jin daɗi.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options