Tsallake zuwa abun ciki
Ibraniyawa 1:1-2

Ibraniyawa 1:1-2

1
A dā Allah ya yi wa kakanni-kakanninmu magana ta bakin annabawa a lokuta dabam-dabam da kuma a hanyoyi iri-iri,
2
amma a waɗannan kwanaki a ƙarshe ya yi magana da mu ta wurin Ɗansa, wanda ya naɗa magājin dukan abubuwa, wanda kuma ta wurinsa ya halicci duniya.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options