Skip to content
Farawa 42:1-3

Farawa 42:1-3

1
Sa’ad da Yaƙub ya sami labari cewa akwai hatsi a Masar, sai ya ce wa ’ya’yansa maza, “Don me kuke duban juna kawai?”
2
Ya ci gaba, “Na ji cewa akwai hatsi a Masar. Ku gangara can ku sayo mana, domin mu rayu kada mu mutu.”
3
Sai goma daga cikin ’yan’uwan Yusuf suka gangara don su saya hatsi daga Masar.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options