Skip to content
Farawa 33:18-20

Farawa 33:18-20

18
Bayan Yaƙub ya zo daga Faddan Aram, ya iso lafiya a birnin Shekem a Kan’ana, ya kuma kafa sansani a ƙofar birni.
19
Ya sayi fili daga ’ya’yan Hamor maza, mahaifin Shekem inda ya kafa tentinsa, a bakin azurfa ɗari.
20
A can ya kafa bagade ya kuma kira shi El Elohe Isra’ila.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options