Skip to content
Farawa 33:15-17

Farawa 33:15-17

15
Sai Isuwa ya ce, “To, bari in bar waɗansu mutanena tare da kai.” Yaƙub ya ce, “Amma me ya sa za ka yi haka? Bari dai in sami tagomashi a idanunka ranka yă daɗe.”
16
Saboda haka a wannan rana Isuwa ya kama hanyar komawa zuwa Seyir.
17
Yaƙub kuwa, ya tafi Sukkot, inda ya gina wuri domin kansa, ya kuma yi bukkoki domin dabbobinsa. Shi ya sa aka kira wurin Sukkot.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options