Skip to content
Farawa 31:22-23

Farawa 31:22-23

22
A rana ta uku, sai aka faɗa wa Laban cewa Yaƙub ya gudu.
23
Sai Laban ya ɗauki danginsa tare da shi, ya bi bayan Yaƙub har kwana bakwai, ya kuma same shi a yankin tuddan Gileyad.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options