Tsallake zuwa abun ciki
Farawa 3:6-7

Rashin biyayya da fāɗuwa

Farawa 3:6-7
6
Sa’ad da macen ta ga ’ya’yan itacen suna da kyau don abinci, abin sha’awa ga ido, abin marmari kuma don samun hikima, sai ta tsinka ta ci, ta kuma ba da waɗansu wa mijinta wanda yake tare da ita, shi ma ya ci.
7
Sa’an nan idanun dukansu biyu suka buɗe, suka kuma gane tsirara suke; saboda haka suka ɗinɗinka ganyayen ɓaure suka yi wa kansu sutura.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options