Tsallake zuwa abun ciki
Farawa 21:6-7

Farawa 21:6-7

6
Saratu ta ce, “Allah ya sa na yi dariya, kuma duk wanda ya ji game da wannan, zai yi dariya tare da ni.”
7
Ta kuma ƙara da cewa, “Dā, wa zai iya ce wa Ibrahim, Saratu za tă yi renon yara? Duk da haka na haifar masa ɗa cikin tsufansa.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options