Skip to content
Farawa 21:12-13

Farawa 21:12-13

12
Amma Allah ya ce wa Ibrahim, “Kada hankalinka yă tashi game da yaron nan da kuma baiwarka. Ka saurari duk abin da Saratu ta faɗa maka, saboda ta wurin Ishaku ne za a lissafta zuriyarka.
13
Zan ba ɗan baiwan nan al’umma shi ma, domin shi zuriyarka ne.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options