Tsallake zuwa abun ciki
Farawa 16:1-2

Farawa 16:1-2

1
To, Saira, matar Abram, ba tă haifa masa ’ya’ya ba. Amma tana da wata baiwa mutuniyar Masar mai suna Hagar,
2
saboda haka sai ta ce wa Abram, “Ubangiji ya hana mini haihuwar ’ya’ya. Tafi ka kwana da baiwata; wataƙila in sami iyali ta wurinta.” Abram kuwa ya yarda da abin da Saira ta faɗa.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options