Tsallake zuwa abun ciki
Farawa 15:4-6

Farawa 15:4-6

4
Sa’an nan maganar Ubangiji ta zo gare shi cewa, “Wannan mutum ba zai zama magājinka ba, ɗa da yake zuwa daga jikinka ne zai zama magājinka.”
5
Sai Ubangiji ya fito da kai shi waje ya ce, “Ka dubi sammai ka kuma ƙirga taurari, in har za ka iya ƙirga su.” Sa’an nan ya ce masa, “Haka zuriyarka za tă zama.”
6
Abram ya gaskata, Ubangiji kuma ya lasafta shi adalci ga Abram.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options