Skip to content
Farawa 15:18-21

Farawa 15:18-21

18
A wannan rana, Ubangiji ya yi alkawari da Abram ya ce, “Ga zuriyarka na ba da wannan ƙasa, daga kogin Masar zuwa babban kogi, Yuferites ke nan,
19
ƙasar Keniyawa, Kenizziyawa, Kadmoniyawa,
20
Hittiyawa, Ferizziyawa, Refahiyawa,
21
Amoriyawa, Kan’aniyawa, Girgashiyawa da kuma Yebusiyawa.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options