Skip to content
Ezra 7:1-6

Ezra 7:1-6

1
Bayan waɗannan abubuwa, a zamanin Artazerzes sarkin Farisa, sai Ezra ɗan Serahiya, ɗan Azariya, ɗan Hilkiya,
2
ɗan Shallum, ɗan Zadok, ɗan Ahitub,
3
ɗan Amariya, ɗan Azariya, ɗan Merahiyot,
4
ɗan Zerahiya, ɗan Uzzi, ɗan Bukki,
5
ɗan Abishuwa, ɗan Finehas, ɗan Eleyazar, ɗan Haruna babban firist.
6
Shi Ezra ɗin ya zo daga Babilon. Shi malami ne ya kuma san Dokar Musa sosai wadda Ubangiji, Allah na Isra’ila ya bayar. Sarki ya ba shi duk abin da ya roƙa, gama Ubangiji Allahnsa yana tare da shi.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options