মূল বিষয়বস্তুতে যান
Ezra 6:15-16

Ezra 6:15-16

15
An gama ginin haikalin a rana ta uku na watan Adar a shekara ta shida ta mulkin Sarki Dariyus.
16
Sai mutanen Isra’ila, firistoci, Lawiyawa da kuma sauran waɗanda suka dawo daga bauta suka yi bikin keɓe gidan Allah, cike da farin ciki.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options