Tsallake zuwa abun ciki
Ezra 2:1-2

Waɗanda Suka Koma da Shugabanninsu

Ezra 2:1-2
1
Ga lissafin waɗanda suka dawo daga bauta a Babilon, waɗanda Nebukadnezzar sarkin Babilon ya kwasa zuwa bauta a ƙasar Babilon (sun dawo Urushalima da Yahuda, kowa ya koma garinsu.
2
Sun komo tare da Zerubbabel, da Yeshuwa, da Nehemiya, da Serahiya, da Re’elaya, da Mordekai, da Bilshan, da Misfar, da Bigwai, da Rehum, da Ba’ana). Ga jerin mazan mutanen Isra’ila.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options