Tsallake zuwa abun ciki
Ezekiyel 4:16-17

Tsananin yunwar da ke zuwa

Ezekiyel 4:16-17
16
Sa’an nan ya ce mini, “Ɗan mutum, zan yanke tanadin abinci a Urushalima. Mutane za su auna abincin da za su ci da tsoro su kuma auna ruwan da za su sha cikin fargaba,
17
domin abinci da ruwa za su kāsa. Za su damu da ganin juna za su kuma lalace saboda zunubinsu.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options