Tsallake zuwa abun ciki
Ezekiyel 35:1-4

Annabci a kan Dutsen Se’ir

Ezekiyel 35:1-4
1
Maganar Ubangiji ta zo mini cewa,
2
“Ɗan mutum, ka fuskanci Dutsen Seyir; ka yi annabci a kansa
3
ka ce, ‘Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa ina gāba da kai, Dutsen Seyir, zan kuma miƙa hannuna gāba da kai in mai da kai kango.
4
Zan mai da garuruwanka kufai za ka kuma zama kango. Sa’an nan za ka san cewa ni ne Ubangiji.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options