Skip to content
Ezekiyel 23:1-4

Ezekiyel 23:1-4

1
Maganar Ubangiji ta zo mini cewa,
2
“Ɗan mutum, an yi mata biyu, ’yan matan mahaifiya guda.
3
Suka zama karuwai a Masar, suka yi karuwanci tun daga ƙuruciyarsu. A wancan ƙasar an rungumi mamansu da ƙirjinsu na budurwanci.
4
Sunan babbar Ohola, ƙanuwarta kuwa Oholiba. Sun zama nawa suka kuma haifi ’ya’ya maza da mata. Ohola ita ce Samariya, Oholiba kuwa ita ce Urushalima.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options