Tsallake zuwa abun ciki
Fitowa 6:28-30

An sake tabbatar da aikin da aka ba su

Fitowa 6:28-30
28
Ana nan, sa’ad da Ubangiji ya yi magana da Musa a Masar,
29
ya ce masa, “Ni ne Ubangiji. Sai ka faɗa wa Fir’auna sarkin Masar kome da na faɗa maka.”
30
Amma Musa ya ce wa Ubangiji, “Ni mai nauyin baki ne, ina magana da ƙyar, ƙaƙa Fir’auna zai kasa kunne gare ni?”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options