Tsallake zuwa abun ciki
Fitowa 25:1-3

Fitowa 25:1-3

1
Ubangiji ya ce wa Musa,
2
“Ka faɗa wa Isra’ilawa su kawo mini hadaya. Za ka karɓi hadaya daga hannun kowane mutum wanda zuciyarsa ta yarda yă bayar.
3
“Ga iri jerin kayan da za ka karɓo daga hannunsu, “zinariya, da azurfa, tagulla,
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options